HomeSashen HausaDuniya Za Ta Fuskanci Ƙalubale, Idan Najeriya Ta Wargaje– Inji Sanata Kashim...

Duniya Za Ta Fuskanci Ƙalubale, Idan Najeriya Ta Wargaje– Inji Sanata Kashim Shettima

-

Mataimakin Shugaban Ƙasa a Najeriya, Kashim Shettima ya ce gwamnatin Tinubu ba za ta taɓa bari Najeriya ta ruguje a hannunta ba, komai rintsi.

 

Kamar yadda Nigerian Post ta samu daga Aminiya, Shettima ya faɗi haka ne yayin da yake jawabi a wajen yaye ɗaliban Cibiyar Nazarin Manufofi da Muhimman Buƙatu ta Ƙasa (NIPSS) da ke Kuru a Jihar Filato.

 

Ya ƙara da cewa idan har Najeriya ta tarwatse to ’yan ƙasar, sama da mutum miliyan 50 za su fantsama su tsallaka Turai.

 

Don haka ya ce zai fi zama alheri ga duniya idan Najeriya ta ɗore a matsayin ƙasa guda.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Dalilan Da Ya Sa Na Bar APC Na Koma ADC– Inji Wada Protocol

‎Tsohon hadimin tsohon Gwamnan Jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari, Alhaji Mustapha Abdu Saulawa, wanda aka fi sani da Wada Protocol, ya bayyana dalilin da...

Yaron Shago Ya Hallaka Ubangidansa da Almakashi a Gombe, Kwanaki Kadan Da Aurensa

Jihar Gombe ta shiga alhini biyo bayan wani mummunan lamari da ya faru a unguwar Bolari, cikin birnin Gombe, inda wani yaron shago ya kashe...

Most Popular