HomeLabaraiAfenifere Ta Goyi Bayan Harin Da Amurka Ta Kai a Sokoto

Afenifere Ta Goyi Bayan Harin Da Amurka Ta Kai a Sokoto

-

Kungiyar Afenifere, wadda ke wakiltar al’ummar Yarbawa a fannin siyasa da zamantakewa, ta bayyana goyon bayanta ga hare-haren jiragen yakin Amurka da aka kai kan sansanonin kungiyar ta’addanci ta ISIS a jihar Sokoto.

 

Kungiyar ta yaba wa gwamnatin tarayya bisa abin da ta bayyana a matsayin hare-haren da suka kasance masu muhimmanci kuma a kan lokaci, duba da halin rashin tsaro da ke kara ta’azzara a sassan kasar nan.

 

Ma’aikatar harkokin wajen Najeriya ta tabbatar da cewa an gudanar da harin ne ta hanyar hadin gwiwa tsakanin Najeriya da Amurka, domin kai wa sansanonin ‘yan ta’addan ISIS da ke jihar Sokoto.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Katsina Police Foil Kidnap Attempt, Rescue 18-Year-Old Girl in Danmusa LG

The Katsina State Police Command has foiled a kidnapping attempt and rescued an 18-year-old girl in Danmusa Local Government Area following a swift response by...

Harin Sojin Sama a Zamfara Ya Hallaka Sama da Mutane 100

A cikin wata sanarwa da rundunar Operation Fansan Yamma ta fitar, ta ce an kai harin ne bayan samun sahihan bayanan sirri da suka nuna...

Most Popular