HomeLabaraiGwamnan Kano Da Muƙarrabansa Za Su Yi Nadamar Barinmu Nan Gaba– Inji...

Gwamnan Kano Da Muƙarrabansa Za Su Yi Nadamar Barinmu Nan Gaba– Inji Kwankwaso

-

Jagoran jam’iyyar NNPP na Ƙasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, tare da muƙarrabansa za su yi nadamar barin jam’iyyar a nan gaba.

Kwankwaso ya ce ficewar gwamnan daga NNPP ta bai wa mutane da dama mamaki, har wasu da kan su suna ganin ya yi babban butulci.

“Mutane da dama sun ɗauka wata yarjejeniya ce aka ƙulla tsakanina da shi, ko tsakaninsa da wasu. A wasu lokuta na kan kasa yarda da yadda abubuwa ke tafiya,” in ji Kwankwaso.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

KASEDA Trains 60 Youths on Business Growth in Katsina

Sixty young men and women who benefited from a business development training programme in Katsina have commended Governor Radda and the management of KASEDA for...

Albaba Announces Return Bid for Katsina Assembly Seat

Hon. Aliyu Albaba has declared his intention to contest for a seat in the Katsina State House of Assembly to represent Katsina Local Government Area...

Most Popular