HomeLabarai‎'Yan Najeriya Biyu Sun Mutu a Yaƙin Ukraine

‎’Yan Najeriya Biyu Sun Mutu a Yaƙin Ukraine

-

Rahotanni sun bayyana cewa wasu ƴan Najeriya biyu – Hamzat Kazeem Kolawale da Mbah Stephen Udoka – sun rasu a ƙasar Ukraine yayin da suke fafatawa a matsayin sojojin haya a ɓangaren Russia.

‎Majiyoyi sun ce mutanen biyu sun shiga aikin sojan haya ne a lokacin da ake cigaba da yaƙi tsakanin kasashen biyu. An ce sun mutu ne a fagen daga, sai dai ba a fitar da cikakken bayani kan yadda lamarin ya faru ba.

Har yanzu babu wata sanarwa a hukumance daga mahukuntan Najeriya kan lamarin, yayin da iyalai da abokan arziki ke jimamin rasuwarsu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

NPFL Orders Barau FC vs Katsina United Clash Behind Closed Doors

The Nigeria Premier Football League (NPFL) has approved a request by Barau FC for their match against Katsina United FC to be played without fans...

Nigeria Edge Iran 2–1 in International Friendly

The Nigeria national football team, the Super Eagles, defeated Iran 2–1 in a friendly match played on Friday. The match took place at the Mardan Sport...

Most Popular