HomeSashen HausaDA ƊUMI-ƊUMINSA: Ana Ci Gaba Da Gangamin Bikin Ranar Matasa Ta Duniya...

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Ana Ci Gaba Da Gangamin Bikin Ranar Matasa Ta Duniya A Sassan Najeriya

-

Matasa a lungu da saƙo na sassan ƙasar Najeriya, suna ci gaba da gangamin bikin tunawa da ranar Matasa ta Duniya, inda su ke ci gaba da bayyana ci gaban da Matasa suka samu da kuma akasin haka.

Nigerian Post ta bibiyi cewa, Majalisar Ɗinkin Duniya ta ƙirƙiro ranar Matasa ta Duniya a shekarar 1999, inda aka fara gudanar da bikin a shekarar 12 ga watan Augustan na shekarar 2000.

Tunda farko, Majalisar Ɗinkin Duniya dai, ta ware ranar 12 ga watan Augustan na kowacce shekara a matsayin ranar Matasa.

Masu fashin baƙi da al’amuran yau da kullum, suna yawan cewa, Matasa su ne ƙashin bayan al’umma, idan Matasa suka gyara makomar su to al’umma za ta gyaru kashi 88 cikin 100.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

SAKON ƘARSHEN SHEKARA NA KATSINA TIMES: Mun Fuskanci Barazana Da Kalubale A Shekarar 2025– Inji Malam Muhammad Danjuma Katsina

Tunda farko, ya yi godiya ga Allah Maɗaukakin Sarki, tare da salati da aminci ga Manzon Rahama, Annabi Muhammad (SAW), iyalansa (AS) da sahabbansa (RA),...

Obi Na Shirin Shiga ADC Yayin Da Jam’iyyar Za Ta Yi Babban Taron Ta Na Ƙasa a 2026

Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na Labour Party (LP), Peter Obi, na dab da shiga jam’iyyar ADC, gabanin babban zaɓen shekarar 2027. Wata majiya a jam’iyyar...

Most Popular