HomeSashen Hausa

Sashen Hausa

NUPSRAW Ta Yabawa Gwamna Radda Akan Biyan Albashin Ma’aikata Kan Kari

Kungiyar Sakatarori Da Masu Fitarwa Da Adana Bayanai Ta Kasa Reshen Arewacin Najeriya(NUPSRAW),ta yabawa Gwamna Dikko Ummaru Radda akan yadda yake biyan albashin ma'aikata...

Dalilan da su ka sa Ganduje ya yi murabus na shugabancin jam’iyyar APC

Dalilan da su ka sa Ganduje ya yi murabus na shugabancin jam'iyyar APC A cikin wani mataki da ya ba da mamaki, Abdullahi Umar Ganduje,...

NDLEA ta kama mutane 424 ɗauke da miyagun ƙwayoyi a Katsina

A ƙoƙarin da hukumar NDLEA take yi na daƙile sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a jihar Katsina, ta kama mutane 424 ɗauke da miyagun...

NDLEA sun shirya gangamin wayar da kan al’umma kan ta’ammali da miyagun ƙwayoyi a Katsina

A ƙoƙarin daƙile fatauci da ta'ammali da miyagun ƙwayoyi a Najeriya, hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a Katsina haɗin guiwa da ƙungiyar...

El-Rufa’i Ya Ce Tinubu Ba Zai Ci Zaɓe A 2027 Ba, Sai Ya Yi Da Ƙyar Zai Zo Na Uku

Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya ce ba ya damu da yawan sauya sheƙa da ake yi zuwa jam’iyyar APC mai mulki...

Sule Lamido Na Shirin Shiga Haɗaka Don Kawar Da Tinubu A 2027

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana cewa a shirye yake ya shiga kowace haɗakar jam'iyyun siyasa da nufin kawar da Shugaba Bola...

Gamayyar jam’iyyun adawa a Najeriya na shirin rajistar sabuwar jam’iyyar ADA don kifar da APC a zaɓen 2027

Jagororin jam'iyyun hamayya na Najeriya a ƙarƙashin inuwar ƙungiyar hadaƙa ta Nigeria National Coalition Group (NNCG) na neman rajistar All Democratic Alliance (ADA) domin...

An Horar da Daliban Jinya da Ungozoma kan Hanyoyin Dogaro da Kai a Katsina

Gidauniyar Resilience and Unity Humanitarian Foundation (RUHF) ta shirya wani taron horaswa ga daliban da ke koyon aikin jinya da ungozoma a makarantar Qasimu...

Most Popular

spot_img