HomeSashen Hausa

Sashen Hausa

An Fara Binciken Tsohon Gwamna Daga Kudanci Kan Zargin Kitsa Juyin Mulki A Najeriya

Rahotanni sun bayyana cewa ana binciken wani tsohon gwamna daga ɗaya daga cikin jihohin kudancin Najeriya bisa zargin alaƙa da wasu jami’an soji 16...

Budurwa Ta Hallaka Kanta Saboda Saurayinta Ya Yi Ma Ta Kishiya A Jihar Enugu 

Wata budurwa mai shekaru 22, mai suna Odama Mary Agado, ta kashe kanta bayan ta gano saurayinta tare da wata mace a jihar Enugu.   VANGUARD...

Ƙungiyar ALGON Ta Umarci Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi Da Su RiÆ™a Saka Hular Tinubu A Taruka

Shugaban ƙungiyar kananan hukumomi ta ƙasa (ALGON), reshen Jihar Edo, Sunny Ekpetika Ekpeson, ya umarci shugabannin kananan hukumomi 18 da ke cikin jihar su...

‘Yan Nijeriya Na Dab Da Fita Daga Halin Kuncin Talauci, Cewar Kashim Shettima

Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Ibrahim Shettima, ya tabbatar wa ‘yan Nijeriya cewa; nan ba da jimawa ba, za a kawo karshen matsalar tattalin arzikin...

Wani Masoyi Ya Ƙone Tsohuwar Budurwarsa Cikin Barikin Sojoji A Oyo

Rundunar ‘Yansandan Jihar Oyo ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Lawal Faruq, da ake zargi da ƙone tsohuwar budurwarsa bayan dangantakarsu ta...

Gwamnatin Taraiya Ta Bada Umarnin A Riƙa Rera Baitin Farko Kaɗai Na Taken Nijeriya A Wajen Taruka

Hukumar Wayar da kan Ƴan Æ™asa (NOA) ta fitar da sabbin ka’idoji game da yadda za a rera taken Æ™asar Najeriya.   An fitar da wannan...

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zamansu A Kurkuku

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa tana aiki tare da Ƙungiyar Lauyoyi ta Nijeriya (NBA) domin ƙirƙirar shirye-shiryen tallafawa fursunoni bayan sun kammala zaman kurkuku...

Jami’in Kwastam Ya Rasu A Wani Otal A Katsina Bayan Ya Kwana Da Mata Uku

An samu gawar wani jami’in Hukumar Kwastam mai suna Lawal Tukur mai mukamin Assistant Superintendent of Customs (ASC) a ɗakin wani otel da ke...

Most Popular

spot_img