HomeTagsNews

News

Musulman Najeriya 89,000 Ne Suka Yi Umrah a 2025– Inji Saudiyya

Hukumomin ƙasar Saudiyya sun bayyana cewa kusan Musulman Najeriya 89,000 ne suka gudanar da aikin ibadar Umrah a shekarar 2025, inda kashi 92 cikin...

Sojojin Saman Najeriya Sun Hallaka ‘Yanbindiga 27 a Katsina

Rundunar sojojin sama ta Najeriya (NAF), a karkashin rundunar FANSAN YANMA, ta samu babban nasara a jihar Katsina bayan kai farmaki na sama da...

‎‘Yanbindiga Sun Hallaka Mutane 20, Sun Kone Rabin Wani Gari a Katsina

Aƙalla mutane 20 ne suka rasa rayukansu a garin Doma, dake Karamar Hukumar Faskari, dake cikin Jihar Katsina, bayan da ’yan bindiga dauke da...

‘Yanbindiga Sun Ƙone Coci da Ofishin ‘Yansanda, Sun Sace Mutane a Jihar Neja

Rahotanni da ke shigowa daga Jihar Neja na nuni da cewa wasu yan bindiga É—auke da muggan makamai sun kai wani mummunan hari a...

NSCDC a Katsina, Ta Kama Wata Mace Bisa Zargin Cin Zarafin Yarinya Ƙarama a Mashi

Hukumar Tsaron Fararen Hula ta Najeriya (NSCDC), reshen Jihar Katsina, ta cafke wata mace bisa zargin cin zarafi da dukan wata yarinya a garin...

Shugaban Rundunar Horaswa ta Sojin Sama Ya Kai Ziyara Kainji, Ya Jaddada Shirye-shiryen Murƙushe ‘Yan Ta’adda

Shugaban rundunar horaswa ta Sojin Sama ta Nijeriya, Air Vice Marshal Esen Paul Efanga, ya kai ziyara sansanin Sojin Sama na Kainji domin duba ‎shirye-shiryen...

An Kama Tsohon Abokin Ganduje Yayin Da Yake Shirin Barin Kano

Jami’an Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano sun kama wani muhimmin mutum da ake zargi da badakalar mallakar Dala Inland Dry Port—wani shiri na biliyoyin...

Gwamnan Kano Da Muƙarrabansa Za Su Yi Nadamar Barinmu Nan Gaba– Inji Kwankwaso

Jagoran jam’iyyar NNPP na Ƙasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, tare da muƙarrabansa za su yi nadamar...

Most Popular

spot_img