Sign in
Home
News
Politics
Sashen Hausa
Business
Entertainment
Sports
Sign in
Welcome!
Log into your account
your username
your password
Forgot your password?
Password recovery
Recover your password
your email
Search
Facebook
Instagram
Twitter
ABOUT US
CONTACT US
PRIVACY-POLICY
TERMS
Home
News
Politics
Sashen Hausa
Business
Entertainment
Sports
Go
Search
Home
News
Politics
Sashen Hausa
Business
Entertainment
Sports
Go
Search
Home
Tags
News
News
Sashen Hausa
‘Yansanda Sun Kama ‘Yanbindigar Da Bidiyonsu Ya Yaɗu Su Na Nuna Makamai da Kuɗaɗe a Kwara
Rundunar ƴansandan Nijeriya ta kama wasu mutane biyu da ake zargi ‘yan fashin daji ne da garkuwa da mutane a jihohin Katsina, Zamfara, Neja...
Abuja office
-
December 26, 2025
Sashen Hausa
Najeriya Ta Tabbatar Da Harin Amurka Kan ‘Yan Ta’adda a Sokoto
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da cewa Najeriya na ci gaba da haɗin gwiwar tsaro cikin tsari da ƙasashen duniya, ciki har da Amurka, domin...
Abuja office
-
December 26, 2025
Sashen Hausa
Sojoji Sun Dakile Harin ‘Yan ta’adda Tare Da Hallaka Ƙasurgumin Sanbindiga a Plateau
Sojojin Runduna ta 3 da kuma Joint Task Force Operation Enduring Peace (JTF OPEP) sun dakile wani shirin hari da ‘yan fashi dauke da...
Abuja office
-
December 26, 2025
Sashen Hausa
Tinubu Ya Amince Da Ƙarin Albashi Kashi 40 Ga Mambobin ASUU
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta nuna farin ciki bayan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta amince da ƙarin albashi da kashi 40...
Abuja office
-
December 26, 2025
Sashen Hausa
Zulum Ya Shiga Damuwa Bayan Harin Da Aka Kai Ma Masallata A Jihar
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi kakkausar suka kan harin kunar bakin wake da ya auku a masallacin kasuwar Gamboru da...
Abuja office
-
December 25, 2025
Sashen Hausa
APC Ta Shirya Karɓar Gwamnan Plateau a Wata Mai Zuwa
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta tabbatar da shirinta na karɓar Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, a wata mai zuwa, lamarin da ya fara...
Abuja office
-
December 24, 2025
Sashen Hausa
Jami’an NSCDC Sunyi Ɓatan Dabo Bayan Harin ‘Yan Bindiga a Jihar Neja
Wasu jami’an Hukumar Tsaron Fararen Hula ta Najeriya (NSCDC) sun ɓace bayan wani hari da ake zargin ‘yan bindiga sun kai a wasu yankunan...
Abuja office
-
December 24, 2025
Sashen Hausa
Gwamnan Gombe Ya Kori Wasu hadimansa Huɗu Kan Zargin Cin Zarafin Kansila
Gwamnan Jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya, ya kori wasu hadimansa huɗu daga aiki nan take, bayan an same su da laifin cin zarafin...
Abuja office
-
December 24, 2025
Load more
Most Popular
SAKON ƘARSHEN SHEKARA NA KATSINA TIMES: Mun Fuskanci Barazana Da Kalubale A Shekarar 2025– Inji Malam Muhammad Danjuma Katsina
Obi Na Shirin Shiga ADC Yayin Da Jam’iyyar Za Ta Yi Babban Taron Ta Na Ƙasa a 2026
DA DUMI-DUMI: Rikici Ya Ɓarke A Sabuwar Unguwa Katsina, Mutum 1 Ya Rasu, Matasa Sun Cinna Wuta a Ofisoshin Tsaro
Kwankwaso Ya Bayyana Wadanda Zasu Yi Takarar Zaben Cike Gurbi A Jam’iyyar NNPP
Gwamnatin Tarayya ta Kammala Horas da Sama da Jami’an Tsaron Daji 7,000 a Jihohi 7