HomeTagsNews

News

Governor Radda Launched 2024/2025 Scholarship, Introduced Awards in Katsina

Katsina State Governor, Malam Dikko Umaru Radda, PhD, CON, has launched the distribution of scholarships and merit awards for the 2024/2025 academic session, reaffirming...

‎Yarjejeniyar Haraji Najeriya da Faransa Ta Haifar da Ruɗani

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta tabbatar da sanya hannu kan wata yarjejeniya ta fahimtar juna (MoU) tsakanin Hukumar Tattara Haraji ta Ƙasa (FIRS) da Hukumar...

NSCDC Ta Tura Jami’ai 1,256 A Jihar Katsina, Don Kare Muhimman Kadarorin Kasa Da Ababen More Rayuwa

A wani mataki na musamman domin tabbatar da isasshen tsaro, Kwamandan NSCDC na Jihar Katsina, AD Moriki, ANIM, ya amince da tura jami’ai 1,256...

Ƙasar Mali Ta Ƙirƙiri Sabuwar Rundunar Soji Ta Musamman

Ƙasar Mali, ƙarƙashin jagorancin Shugaban Mulkin Soji, Kanal Assimi Goïta, ta ƙaddamar da wata sabuwar rundunar soji ta musamman mai suna Rapid Intervention Battalion...

‎Lokacin Gwamnatin Babana, Sabi’u Tunde Ya Yi Ƙarfin Da Ministoci Tsoron sa Suke– Inji Fatima Buhari

Fatima Buhari, ‘yar fari ga marigayi Muhammadu Buhari, ta ce Tunde Sabiu, tsohon sakataren shugaban ƙasa, yana da babban tasiri a lokacin mulkin mahaifinta...

‎Burkina Faso Ta Sako Sojojin Najeriya Da Aka Tsare Bayan Ganawar Tuggar da Traoré ‎

Kasar Burkina Faso ta sako sojojin Najeriya da aka tsare bayan da jirginsu ya yi saukar gaggawa a kasar. ‎ ‎An sako sojojin ne bayan Shugaban...

NSCDC Ta Ƙara Karfafa Hulda Da Rundunar Sojin Saman Nigeria A Katsina

Rundunar Tsaron Nijeriya ta (NSCDC) reshen Jihar Katsina tare da Rundunar Sojin Sama ta Nijeriya, 213 Forward Operating Base Katsina, sun ƙarfafa haɗin gwiwarsu...

Za a Gudanar Da Cikakken Bincike Kan Shugaban NMDPRA– Inji ICPC

Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da Sauran Laifuka Masu Alaka da Su (ICPC) ta tabbatar da karɓar ƙorafi daga attajirin ɗan kasuwa,...

Most Popular

spot_img