HomeSashen Hausa'Yanta'adda Sun Kai Hari Ayarin 'Yan Ɗaurin Aure, Sun Sace Amarya a...

‘Yanta’adda Sun Kai Hari Ayarin ‘Yan Ɗaurin Aure, Sun Sace Amarya a Jihar Katsina

-

‘Yan ta’adda a jihar Katsina, sun kai hari inda suka kashe wasu mahalarta ɗaurin aure, tare da sace amarya da wasu mutane 17.

 

Nigerian Post ta bibiyi Rahotan Alfijir Radio da cewa, Harin ya faru ne a yankin Unguwar Nagunda da ke ƙaramar Hukumar Ƙanƙara, washegarin da gwamnatin jihar ta bayyana dalilan shirinta na sakin mutum 70 da ake zargi da laifukan ta’addanci a faɗin jihar.

 

Sai de, daga bisani mutum 8 daga cikin waɗanda aka sace sun samu kuɓuta, inda suka koma wurin iyalansu a ranar Litinin.

 

Kazalika ‘yan bindiga sun kashe wani mutum a ƙauyen Kafa da ke kan babbar hanyar Kankara zuwa Sheme da ke ƙaramar hukumar Ƙanƙara a jihar Katsina.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Kanwan Katsina Advocates Establishment of FM Stations Across 3 Senatorial Zones Katsina

The Kanwan Katsina District Head of Ketare, Alhaji Usman Bello Kankara mni, has emphasized the need for continuous training and capacity building for journalists, particularly...

‎Ganduje Ba Shi da Alhakin Sace Dadiyata – Shehu Sani

Tsohon dan majalisar dattawa mai wakiltar mazabar Kaduna ta Tsakiya a Majalisar Dattawa ta 8, Shehu Sani, ya karyata zargin da tsohon gwamnan Jihar Kaduna,...

Most Popular