HomeSashen HausaTinubu Ya Yafewa Maryam Sanda Bayan An Yanke Ma Ta Hukunci Kisa...

Tinubu Ya Yafewa Maryam Sanda Bayan An Yanke Ma Ta Hukunci Kisa A 2020

-

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Maryam Sanda afuwa — matar da aka yankewa hukuncin kisa a shekarar 2020 bayan samunta da laifin kashe mijinta, Bilyaminu Bello.

Maryam Sanda, mai shekaru 37, ta shafe shekaru shida da watanni takwas tana tsare a gidan gyaran hali na Suleja kafin wannan afuwa daga shugaban ƙasa.

Mai magana da yawun shugaban ƙasar, Bayo Onanuga, ya bayyana cewa matakin ya biyo bayan shawarar kwamitin shugaban ƙasa kan yafewa fursunoni da masu laifi bayan nazarin takardun shari’arsu da yanayin da suke ciki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Hadiza Gabon Na Shirin Barin Kaduna Zuwa Kano Da Shirin Talk Show

Daya daga cikin makusantar tsohuwar Jarumar Kanywood Hadiza Gabon, ya tabbatar wa Jaridar ALFIJIR NEWS, wanda a yanzu jarumar ta fara tinanin dauke zauren Shirin...

Sojoji Sun Ceto Mutune 7 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Tsanyawa, Jihar Kano

Sojojin Operation MESA da suka haɗa da jami’an Birgediya ta 3 ta rundunar sojin Najeriya, sojojin saman Najeriya da kuma ’yansanda sun ceto mutune bakwai...

Most Popular