Sign in
Home
News
Politics
Sashen Hausa
Business
Entertainment
Sports
Sign in
Welcome!
Log into your account
your username
your password
Forgot your password?
Password recovery
Recover your password
your email
Search
Facebook
Instagram
Twitter
ABOUT US
CONTACT US
PRIVACY-POLICY
TERMS
Home
News
Politics
Sashen Hausa
Business
Entertainment
Sports
Go
Search
Home
News
Politics
Sashen Hausa
Business
Entertainment
Sports
Go
Search
Home
Sashen Hausa
Sashen Hausa
Business
Entertainment
News
Politics
Sashen Hausa
Sports
Sashen Hausa
Matashi Ya Hallaka Mata Da Jaririnta ÆŠan Wata 10 A Katsina
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta kama wani matashi, Sahabi Rabi’u, mai shekara 35, wanda ake zargi da kashe wata mata da jaririnta ɗan...
Abuja office
-
December 13, 2025
Sashen Hausa
‘Yansanda Sun Cafke Mai Gadi Da Abokinsa Kan Zargin Halaka Tsohuwar Mai Shari A Jihar Delta
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Delta ta tabbatar da kama mutum biyu da ake zargi da hannu a kisan gillar da aka yi wa tsohuwar...
Abuja office
-
December 12, 2025
Sashen Hausa
Gwamna Radda Ya Haramta Rufe Lambar Ababen Hawa A Katsina
Gwamnatin Jihar Katsina ta fitar da sabon umarni na hana duk wani mai mota ko babur rufe lambar abin hawan sa, tare da bada...
Abuja office
-
December 11, 2025
Sashen Hausa
Kwamitin Kula Da Yara Masu Yawace-Yawace A Kan Tituna Na Jihar Katsina Ya Ziyarci Masarautar Daura
Kwamitin Da Gwamnatin Jihar Katsina ta kafa domin kula da yara masu barace-barace a kan tituna, da sauran masu gararamba, ya ziyarci mai Martaba...
Abuja office
-
December 11, 2025
Sashen Hausa
‎Mataimakin Gwamnan Bayelsa Ya Yanke Jiki Ya Fadi Ana Tsaka Da Aikin Ofis
Mataimakin Gwamnan Jihar Bayelsa, Sanata Lawrence Ewhrudjakpo, ya yanke jiki ya fadi yayin da yake tsaka da gudanar da ayyukansa a ofis É—insa da...
Abuja office
-
December 11, 2025
Sashen Hausa
Gwamnatin Kano Za Ta ÆŠauki Sabbin Malaman Makaranta 4,000
Shugaban Hukumar Ilimin Firamare ta Jihar Kano (SUBEB), Yusuf Kabir, ya ce hukumar na shirin daukar karin malamai 4,000 domin karfafa koyar da karatu...
Abuja office
-
December 11, 2025
Sashen Hausa
Tinubu Ya Ƙara Jaddda Umarnin Janye ’Yansanda Daga Gadin Manyan Mutane
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce ba za a sassauta umarnin janye ’yansanda daga gadin manyan jami’ai ba, yana mai gargadin dukkan ministoci...
Abuja office
-
December 11, 2025
Sashen Hausa
Sabon Rikici Ya Kunno Kai a Katsina United Saboda Rashin Biyan Albashin Watanni Biyar
Rikicin da ke damun Katsina United ya kara kamari jiya da yamma, bayan da ‘yan wasan kulob ɗin suka gudanar da zanga-zangar neman a...
Abuja office
-
December 11, 2025
Load more
Most Popular
DA DUMI-DUMI: Bam Ya Tashi A Babbar Asibitin Jihar Kebbi
Kwamandan NSCDC Katsina, Ya Nemi Goyon Bayan Masarautar Katsina Kan Inganta Tsoron Al’umma
Hukumomin Tsaro Sun Kama Mutane 8 Kan Zargin Ƙona Ofishin NSCDC a Katsina
SAKON ƘARSHEN SHEKARA NA KATSINA TIMES: Mun Fuskanci Barazana Da Kalubale A Shekarar 2025– Inji Malam Muhammad Danjuma Katsina
Obi Na Shirin Shiga ADC Yayin Da Jam’iyyar Za Ta Yi Babban Taron Ta Na Ƙasa a 2026