Sign in
Home
News
Politics
Labarai
Business
Entertainment
Sports
Sign in
Welcome!
Log into your account
your username
your password
Forgot your password?
Password recovery
Recover your password
your email
Search
Facebook
Instagram
TikTok
Twitter
Youtube
ABOUT US
CONTACT US
PRIVACY-POLICY
TERMS
Home
News
Politics
Labarai
Business
Entertainment
Sports
Go
Search
Home
News
Politics
Labarai
Business
Entertainment
Sports
Go
Search
Home
Tags
Katsina News
Katsina News
Labarai
CJTF Sun Halaka Kasurgumin Ɗan Bindiga Kacalla Isuhu Buzu A Zamfara
A Najeriya, rundunar haɗin gwiwa ta jami’an tsaro da fararen hula (JTF) a jihar Zamfara ta sanar da kashe wani shahararren kasurgumin ɗan bindiga,...
Abuja office
-
December 21, 2025
Labarai
Lokacin Gwamnatin Babana, Sabi’u Tunde Ya Yi Ƙarfin Da Ministoci Tsoron sa Suke– Inji Fatima Buhari
Fatima Buhari, ‘yar fari ga marigayi Muhammadu Buhari, ta ce Tunde Sabiu, tsohon sakataren shugaban ƙasa, yana da babban tasiri a lokacin mulkin mahaifinta...
Abuja office
-
December 18, 2025
Labarai
Kwamishinan ’Yansanda Ya Karɓi Baƙuncin Sabon Kwamandan Rundunar Sojin Saman Najeriya Da Aka Turo Katsina
Kwamishinan ’Yan Sanda na Jihar Katsina, CP Bello Shehu, MNIM, ya karɓi bakuncin sabon Kwamandan da aka turo na Rundunar Sojin Sama ta Najeriya,...
Abuja office
-
December 18, 2025
Labarai
Gwamnatin Benue Ta Umarci Masu Riƙe Da Muƙaman Siyasa Masu Son Tsayawa Takara Da Su Yi Murabus
Gwamnatin Jihar Benue ta umurci dukkan masu rike da mukaman siyasa da ke da niyyar tsayawa takara a mukaman zabe na shekarar 2027 da...
Abuja office
-
December 17, 2025
Labarai
Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Ƙara Aure Har Abada Ba— Inji Aisha Buhari
Uwargidan tsohon shugaban Ƙasa, Aisha Buhari, ta ce ba ta da shirin yin aure nan gaba, inda ta bayyana cewa wannan shawara ta samo...
Abuja office
-
December 17, 2025
Labarai
Za a Gudanar Da Cikakken Bincike Kan Shugaban NMDPRA– Inji ICPC
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da Sauran Laifuka Masu Alaka da Su (ICPC) ta tabbatar da karɓar ƙorafi daga attajirin ɗan kasuwa,...
Abuja office
-
December 17, 2025
Labarai
Odua People’s Assembly Ta Nemi Gwamnati Ta Gudanar Da Bincike Gaggawa Kan Matawalle
Sun ce, zargin alaƙa da ‘yan bindiga barazana ce ga tsaron Najeriya. Ƙungiyar Odua People’s Assembly (OPA) ta nuna damuwa matuƙa kan zargin da ake...
Abuja office
-
December 16, 2025
Labarai
Dangote Ya Buƙaci a Binciki Shugaban NMDPRA Kan Zargin Ɓarnatar Da Kuɗaɗe
Hamshakin ɗan kasuwar nan, Alhaji Aliko Dangote, ya yi kira da a gudanar da bincike kan Shugaban Hukumar Kula da Man Fetur na Ƙasa...
Abuja office
-
December 15, 2025
Load more
Most Popular
Katsina Police Foil Kidnap Attempt, Rescue 18-Year-Old Girl in Danmusa LG
Harin Sojin Sama a Zamfara Ya Hallaka Sama da Mutane 100
ADC Ta Zargi Tinubu Da Raba Kan ‘Yan Adawa Ta Hanyar NDC
Vinicius Jr Accused of Reporting Teammates to Madrid Chiefs
Dangote Refinery Cuts Petrol Price to N1,200 Per Litre