HomeSashen HausaKoriya Ta Arewa Ta Ƙera Jirgin Ruwa Da Ke Amfani Da Makamashin...

Koriya Ta Arewa Ta Ƙera Jirgin Ruwa Da Ke Amfani Da Makamashin Nukiliya

-

A cewar rahoton da kafar yaɗa labarai ta ƙasar ta Fitar ta ce jirgin na dauke da makamai Masu linzami masu jagora na dabarun soja.

 

Wannan ci gaba na iya zama babban babbar wajen karfafa karfin rundunar sojin ruwan Pyongyang.

 

Sakamakon matukar wahalar fasahar da ake bukata wajen irin wannan aiki, ba a kawar da yiwuwar samun taimako daga Rasha ba.

 

Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un, ya kai ziyara wurin gina sabon jirgin ruwan Mai dauke da nukiliya, inda ya duba ci gaban wasu makaman karkashin ruwa na sirri.

 

An kiyasta nauyin jirgin ruwan ya kai kusan tan 8,700, kuma yana dauke da makamai masu linzami masu jagora na dabarun soja.

 

A cewar bayanin da aka fitar, “Aikin zai kara habaka karfin nukiliyar kasar da kuma kare iyakokinta a teku.”

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Dalilan Da Ya Sa Na Bar APC Na Koma ADC– Inji Wada Protocol

‎Tsohon hadimin tsohon Gwamnan Jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari, Alhaji Mustapha Abdu Saulawa, wanda aka fi sani da Wada Protocol, ya bayyana dalilin da...

Yaron Shago Ya Hallaka Ubangidansa da Almakashi a Gombe, Kwanaki Kadan Da Aurensa

Jihar Gombe ta shiga alhini biyo bayan wani mummunan lamari da ya faru a unguwar Bolari, cikin birnin Gombe, inda wani yaron shago ya kashe...

Most Popular