HomeLabaraiJaruma Rahama Sadau, Ta Shirya Bikin Fina-finan Arewacin Najeriya

Jaruma Rahama Sadau, Ta Shirya Bikin Fina-finan Arewacin Najeriya

-

Fitacciyar jaruma a masana’antar Kannywood da Nollywood, Rahama Sadau, ta shirya bikin ɗaga darajar fina-finan Arewacin Najeriya.

 

Jarumar ta ce ta shirya bikin ne domin tallata fina-finan Arewacin Nijeriya domin ɗaga martabar fina-finan da zummar samun karɓuwa a ƙetare.

 

Rahama Sadau ta bayyana hakan ne a yayin jawabin da ta gabatar a wajen bikin fina-finan da aka gudanar a dandalin Murtala Square da ke Jihar Kaduna.

 

Manyan jaruman Kannywood da suka yi fice, ciki har da Ali Jiya, Umar M. Shareef, Abdul D One da sauran fitattun ’yan fim, sun halarci taron waɗanda suka fito domin nuna goyon baya ga jarumar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Katsina Police Foil Kidnap Attempt, Rescue 18-Year-Old Girl in Danmusa LG

The Katsina State Police Command has foiled a kidnapping attempt and rescued an 18-year-old girl in Danmusa Local Government Area following a swift response by...

Harin Sojin Sama a Zamfara Ya Hallaka Sama da Mutane 100

A cikin wata sanarwa da rundunar Operation Fansan Yamma ta fitar, ta ce an kai harin ne bayan samun sahihan bayanan sirri da suka nuna...

Most Popular