HomeLabaraiJirgin Ƙasan Kaduna–Abuja Ya Samu Tangardar Na‘ura a Rijana

Jirgin Ƙasan Kaduna–Abuja Ya Samu Tangardar Na‘ura a Rijana

-

Fasinjoji da dama sun shafe sa’o’i suna jiran gyara bayan jirgin kasa na Kaduna zuwa Abuja da ya samu matsala a kusa da kauyen Rijana a ranar Litinin.

 

Rahotanni daga Daily Trust sun ce jirgin ya tashi daga Kaduna da misalin karfe 2:30 na rana, amma ya lalace a hanya, lamarin da ya jinkirta tafiyar da aka saba kammalawa cikin kusan sa’o’i biyu da rabi.

 

Majiyoyi sun ce matsalar ta tilasta wa jirgin tsayawa na dogon lokaci yayin da aka yi kokarin gyara shi kafin a ci gaba da tafiya.

 

Manajan tashar jirgin kasa ta Abuja na Hukumar NRC, Mista Modibbo, ya tabbatar da faruwar lamarin a sakon WhatsApp da ya aike ranar Litinin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

FG Denies ADC Use of Eagle Square for Abuja Convention

The African Democratic Congress (ADC) has said it was denied access to both Eagle Square and the Moshood Abiola National Stadium for its planned national...

Albaba Announces Return Bid for Katsina Assembly Seat

Hon. Aliyu Albaba has declared his intention to contest for a seat in the Katsina State House of Assembly to represent Katsina Local Government Area...

Most Popular